An hange motoci da jami’an tsaron a ciki da wajen harabar ginin Majalisar Dokokin jihar legas din da ke yankin Alausa na ...
Karamar ministan wajen Najeriya Bianca Odumegwu-Ojukwu ce ta bayyana hakan lokacin da jakadan Amurka a Najeriya Richard Mills ...
Gwamnan Kaduna seneta Uba Sani ya ce “al’umma za su sake zaban APC a duk matakai daga sama har kasa. A can sama shine jagoran mu, shugaba Bola Ahmad Tinubu zai yi tazarce a zaben 2027. A matakin jiha ...
Babu wani bayani a game da murnar zagayowar maulidin haihuwar shi a Mount Vernon cikin bayanan da aka adana, yayin da kundin ...
Akalla mutum 48 ne suka mutu sakamakon rugujewar wata mahakar zinare da ake aiki ba bisa ka’ida ba a yammacin kasar Mali a ...
A ranar Asabar fargaba ta mamaye bakin dayan birnin mafi girma na biyu a gabashin Congo inda dubban mazauna yanki suka tsere ...
The code has been copied to your clipboard.
‘Yan kasar Afirka ta Kudu farar fata sun nuna goyon bayansu ga shugaba Donald Trump a yau Asabar, inda suka taru a ofishin jakadancin Amurka da ke Pretoria, inda suka yi ikirarin cewa gwamnatinsu ta n ...
Majalisar koli ta musulunci a Najeriya karkashin Sultan Muhammad Sa'ad ta dage babban taron mahaddata Al-kur’ani a Abuja zuwa wani lokaci a bayan azumin watan Ramadan.
A jiya Juma’a ne ‘yan tawayen M23 a gabashin Dimokaradiyar Jamhuriyar Congo suka shiga birnin Bukavu mafi girma na biyu a ...
Kungiyar mayakan Hamas ta bayyana sunayen mutane 3 da take garkuwa da su wanda take shirin sake su a a yau Asabar, a musayar ...
Shugaban wanda ya sauka a Habasha a daren jiya Alhamis, ya samu tarba a filin saukar jiragen sama daga mukaddashin jami’in ...
Some results have been hidden because they may be inaccessible to you
Show inaccessible results